Al-Madrasatul Jawziyya Lagos

Al-Madrasatul Jawziyya Lagos

Share

Religious Services, Research Services and Consultation Services

27/11/2025
16/11/2025

▪️Ibn Jizziy Al-Mālikiy:

*Kada kayi abota da gāɓo da Mai mummunar ɗabi'a/Hali Koda kuwa Ahlus-sunnah ne basalafe.

📚القوانين الفقهية (٤٦١/٤٦٠)

Telegram: Contact @makarantarjawziyya

09/11/2025

Hukunci

Photos from Al-Madrasatul Jawziyya Lagos's post 08/11/2025
08/09/2025

Ibn Hazm:
Annamimanci Wani reshe me Na ƙarya, kuma nau'i Daga nau'o'inta, kuma Dukkanin Annamimi maƙaryaci ne.
📚طوق الحمامة (١٧٣)

08/09/2025

Ibn Taymiyya:
Hadisi mursal, Idan hanyoyinsa Na irsali s**a yawaita, kuma sahabbai s**ayi aiki dashi Yana Zama hujja ba tareda kokwanto ba.
📚شرح العمدة (٥٠٤/٣)

08/09/2025

Imām Ahmad:

Duk Wanda ya Mutu Akan Musulunci da Sunnah, ya Mutu Akan Alkhairi baki ɗayansa.
📚سير أعلام النبلاء (٢٦٩/١١)

Want your school to be the top-listed School/college in Agege?

Click here to claim your Sponsored Listing.

Location

Category

Telephone

Website

Address

Iloro
Agege
10005