Wanda Yake Son Sunnata Ya Soni,Wanda Kuma Yaso Ni Zai Kasance Tare Dani Cikin Aljannah,Inji Annabin Mu ﷺ
SunnahOnline24
Shafi Na Ilimi Da Wa’azi
Al-Qur’ani • Hadisi • Tunatarwa
Kano, Nigeria
Domin Yaɗa Sunnah Ka Follow domin samun fa’ida kullum.”
“Barka da zuwa SunnahOnline24 �
Shafi na musamman domin yada sahihin ilimin Musulunci, wa’azi, tunatarwa da karatun malamai cikin sauƙi da fahimta.
07/06/2026
Assalamu Alaikum Warahmatullah
Muna sanar da ‘yan’uwa daliban cewa, Insha Allah Gobe Malam zai ci gaba da gudanar da dukkan karatukan da yake gabatarwa.
• Litinin — Karatun Sunan Tirmizi a Masjid Abubakar Siddiq (R.A), Sharada Fegi
Haka nan, za a ci gaba da gudanar da sauran majalisai Insha Allah.
Muna roƙon Allah Maɗaukakin Sarki Ya saka wa Malam da alkhairi, Ya ƙara masa lafiya, rayuwa mai albarka da anfani ga al’umma.
Ameen Ya Allah.
— Shuaibu Ibrahim
Azumi Gobe Litinin Ga Wanda Allah Yabashi Iko
Tsira da Amincin Allah Sukara Tabbata ga Fiyayen halitta Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi Wasalam ♥️♥️
Allah ka tabbatar da aminci a yankin mu na Arewa.
Menene jigon sakon khudubar sallar juma'a a massalacin da kuka halatta.
Ku rubuta a comment, domin mu anfanar da juna.
Click here to claim your Sponsored Listing.